KUNA MASUSUKKA WA'AZI A Nigeria ko yabata muku kasan ku kasan Sunnah
2025-06-30 14:20:44
0
@Shettima ustas :
Ya Allah yasakamaka da alheri malan lawan
2025-07-13 16:09:03
0
Abu-Ibrahim :
Shi kan shi Qur'anin ta bakin MANZON Allah S.A.W muka san shi har sahaban shi suka tara Qur'anin waje guda bayan rasuwar ma'aiki S.A.W amma saboda daƙiƙanci mutum yace be yarda da Hadisi ba
2025-05-16 01:27:24
5
mahamadou habibou :
malan allah ya qara lafiya da Nissan kwana
2025-05-17 16:38:05
0
bala :
karyane ko wane ba,ace akashesuba makaryacin banza
2025-05-16 05:17:47
5
Abdulhadi nahadiza :
karyakakeyi
2025-05-15 23:20:25
9
Musan alaramma :
Wlh nayi mamakin yanda naga ashe Wai akwai yan kala kato da yawa a cikin mutane ashe was
2025-05-16 07:18:23
3
Rabiu :
dan kwaya na Magana 🤣🤣🤣
2025-05-16 10:04:30
3
umaiyu ibrahim :
aina Allah yafadi rajamun ko tsoron Allah bakwaji wannan aishine fassaran sonrai